Ya kamata malaman kano da na arewa su rage sonkai wajan addini.Ko mai girman mai kudi ko mai mulki,idan yayi abinda ya saba wa addini,ya ka mata a nuna masa dai dai.Ya ka mata a fara yin huduba ta Juma'a da yaren da mutane zasu fahimta.
assalamu alaikum
allah yasa masu kunne sun ji..........
ASSALAM, MR GEE, AY BA MALLAMAI KAWAI DUKKAN AL'UMA YANZU IDANUNSU SUN RUFE, KUDI KAWAI! WANNAN HAKKIN MU NE GABA DAYA MU RIKE GASKIYA, MU RAGE KWADAYI DA SON ABIN DUNIYA.
ALLAH YAYI MANA JAGORA, AMIN.