Salaam 2 u all
Can you please share with us the history behind dala
da gwauran dutse.
and that little hause on the top of gwauran dutse,
I always wonder why was it there?
Assalamu alaykum all, maybe there is more benefit at the hilltop.
Mallam Ibrahim kasan kumai yana da dalili
Nima inna mamakin yadda akayi aka tara wannan kasar,
kuma ko bisa wanne dalili?
Duk abinda mutan-da sukayi there must be reason,
Misali ganuwar kano anginatane don kariya daga yaki, so am sure irin wadannan abubuwa suna da dalili
Assalamu alaykum barka kadai. Dalili da dutse, wa iya sani wannan dalili idan babu robutawa kan takarda ko cikin littattafai? Ta yaya iya mu sani gaskiya.
Dukkan mu za mu iya samun dan bayani akan dutsen idan mukaje wani website WWW.GOOGLE.COM muyi searching for DUTSEN DALA. it might give us some information[/b]
Guest I definitely agree with you.
Quote from: "Rose"Salaam 2 u all
Can you please share with us the history behind dala
da gwauran dutse.
and that little hause on the top of gwauran dutse,
I always wonder why was it there?
FOR ADDITIONAL INFO, CHECK THE BOOK TITLED; KANO TA DABO CIGARI.
eeeeeeeeeeeehhhhhhhhhhooooo
As for the dwellers of dala, kano was their ancestor, after him barbushe became the chief priest and leader, let me share a babushe kirari with you
eeeeeeeeehhhoooooooooooooooooooooooo
Barbushe ba'a sa maka hannu
kowakkira ka yakai gwanki
Barbushe dan mutun dan aljan
kowat tabaka yaga makanta
Barbushe dan azabar tahiya
Barbushe kai ka gyaran yatsu
yatsun rabin gidan tsumburbur
na tsumbura mutan tsololo
Barbushe dan mutan dan aljan
Barbushe wa mutun ko iblis
Eeeeeeeeehoooooooo'