KanoOnline.com Forum

Member Showcase => chit-chat => Topic started by: Bashir Ahmad on March 08, 2010, 09:21:22 PM

Title: RUWAN BAGAJA.........
Post by: Bashir Ahmad on March 08, 2010, 09:21:22 PM
Wai shin a cikin littafin Ruwan Bagaja tsakanin, Zurke Dan Muhammad da Alhaji Imam (Dan Shehu) wa yafi kwarar (cheat) dan uwansa a lokaci tafiya Alhaji neman ruwan bagaja.
Title: Re: RUWAN BAGAJA.........
Post by: gogannaka on March 10, 2010, 11:05:31 AM
Ni bana iya tuna labarin.
Ko zaka dan karanta mana kadan daga cikin kwarar juna da suka yi?
Title: Re: RUWAN BAGAJA.........
Post by: bakangizo on March 12, 2010, 03:47:14 PM
I can't remember the story as well, amma ina ganin ai an fi kwarar Zurke.
Title: Re: RUWAN BAGAJA.........
Post by: habibriosity on March 12, 2010, 07:23:56 PM
Ruwan Bagaja har kun tuna min kayan ban dariya.... ha, ai ni ina ganin amfi kwaran m Zurke a wannan labarin, amma i will take it again,,,, ko ba komai ai na sha dariya
Title: Re: RUWAN BAGAJA.........
Post by: IBB on March 13, 2010, 07:57:22 PM
Zurke dan Mahammam, Himma dai dan Shehu. I have to read it again. I have the english version I download somewhere online
Title: Re: RUWAN BAGAJA.........
Post by: Ibro2g on March 28, 2010, 01:24:08 AM
Definately Zurke dan Muhamman. I cant believe anyone would read and forget that book. anyways, I always thought it was acme Hausa literature at its best, until...well, it is.