Wai shin a cikin littafin Ruwan Bagaja tsakanin, Zurke Dan Muhammad da Alhaji Imam (Dan Shehu) wa yafi kwarar (cheat) dan uwansa a lokaci tafiya Alhaji neman ruwan bagaja.
Ni bana iya tuna labarin.
Ko zaka dan karanta mana kadan daga cikin kwarar juna da suka yi?
I can't remember the story as well, amma ina ganin ai an fi kwarar Zurke.
Ruwan Bagaja har kun tuna min kayan ban dariya.... ha, ai ni ina ganin amfi kwaran m Zurke a wannan labarin, amma i will take it again,,,, ko ba komai ai na sha dariya
Zurke dan Mahammam, Himma dai dan Shehu. I have to read it again. I have the english version I download somewhere online
Definately Zurke dan Muhamman. I cant believe anyone would read and forget that book. anyways, I always thought it was acme Hausa literature at its best, until...well, it is.