KanoOnline.com Forum

General => Hausa Music and Poetry (Kade-Kade da Wake-Wake) => Topic started by: SAAHIB 92 on August 31, 2004, 04:08:48 PM

Title: BUNKASAR KADE-KADEN HAUSA ABIN BIRGEWA NE AMMA.........
Post by: SAAHIB 92 on August 31, 2004, 04:08:48 PM
ASSALAM
na lura da saurin cigaban wake-waken hausa masu dauke da dinbin hikima ta salon waka, amma sai dai da ace wadannan mawakan za su hada karfin su waje guda, kuma su za manto suna da kundin tsarin gudanarwa ta fuskar tace wakokin,da kuma irin wakokin da ya kamata a aiwatar da BA KWADO BA IN JI GAYA......

Wannan babban mataki ne wanda shi zai cigaba da tace wadanda suke da abin fada a waka su fito su nuna hikimar su a fagen da allah ya hore musu .A GANINA KE NAN !!
ma'assalam
Title: Re: BUNKASAR KADE-KADEN HAUSA ABIN BIRGEWA NE AMMA.........
Post by: jaybee on March 16, 2007, 05:11:40 PM
Assalam Alaikum, Gaskiyarka Saahib,
Don a gaskiya ya kamata a rika tace wakoki kafin a fitar da su, domin kuwa wasu wakokin ba za ka game me suke nufi ba, amma insha Allahu nan gaba za a dace.
Wasslam :D