KanoOnline.com Forum

States... => Kano Forum => Topic started by: mustapha hodi on November 15, 2004, 08:45:56 PM

Title: jama'a wai me yasa y'an matan hausawa suke wa maza wulakanci
Post by: mustapha hodi on November 15, 2004, 08:45:56 PM
be kamata ba matan hausawa su rika dagawa maza aji bayan sun san mazan sun fisu.
Title: jama'a wai me yasa y'an matan hausawa suke wa maza wulakanci
Post by: bichisafiyanu on November 23, 2004, 06:08:48 PM
abin da yake faruwa shine aladun hausawa sun banbanta da na ragowar alumma domin an san yar bahaushe da kunya,yakana da mutunchi to domin haka ba wulakanchi bane
  Ko kuma ka yi kokari ka nemi yar manyan mutane.
  ko idan kaga yarinya kanasonta tuntubi iyayenta kafin kayi mata magana wannan shine dacewa.
Title: jama'a wai me yasa y'an matan hausawa suke wa maza wulakanci
Post by: SAAHIB 92 on December 07, 2004, 12:34:57 PM
ASSALAM

Lamarin dai da kamar wuya....gurguwa da auren nesa.

shin daga kai,da fiffisgewa da mata suke yi ita ce hanyar kare kima da mutuncinsu :?:

A GANINA-an bar gini tun ranar zane....kawai a koma ga tsarin da addinin ALLAH ya wanzar ta fuskar nema da kuma samu.idan ba haka ba kuwa......


ma'assalam
Title: jama'a wai me yasa y'an matan hausawa suke wa maza wulakanci
Post by: mlbash on December 23, 2004, 10:16:52 PM

wannan haka shike dan uwana saahib, lailai da dalili, kuma kare mutuncin 'ya mace shine mafi a'a'la a gareta,. idan ba haka ba kuwa............................ ALLAH ya shirye mu baki daya.
Title: jama'a wai me yasa y'an matan hausawa suke wa maza wulakanci
Post by: isyus on May 01, 2006, 10:23:32 AM
Ba'a hadu an zama daya ba ,sai dai kowanne tsuntsu kukan gidansu yake yi
okey.