KanoOnline.com Forum

General => General Board => Topic started by: Alimi on January 06, 2009, 04:42:35 PM

Title: Hausa mai ban haushi
Post by: Alimi on January 06, 2009, 04:42:35 PM
Yau da nike karanci wata mujalla sai na ga wannan jimla: "... to wallahi sunansa cinnaka daidai da murjewa." To, ko da na yi tunani sosai ban cika fahintar ma'anar wannan karin magana ba. Akwai wani wanda zai iya taimakeni? An gode fa!
Title: Re: Hausa mai ban haushi
Post by: Dan-Borno on January 06, 2009, 06:22:59 PM
yallabai barka da isowa wannan zuaren, kuma da
yardan Allah sarauniyar hausawa na wannan dandalin
zata baka amsa mai gamsarwa nan ba da dadewa ba
ina myself?
Title: Re: Hausa mai ban haushi
Post by: Bajoga on January 07, 2009, 02:14:31 PM
Quote from: Dan-Borno on January 06, 2009, 06:22:59 PM
yallabai barka da isowa wannan zuaren, kuma da
yardan Allah sarauniyar hausawa na wannan dandalin
zata baka amsa mai gamsarwa nan ba da dadewa ba
ina myself?

:), myself, you have to say something gaskiya, saboda an baki wuri tare da girma wanda ya dace da ke, DB kayi gaskiya sarauniyar hausawa na nan, Let us wait 4 a moment  :).

myself - bismillah.