Assalamu alaikum;
INNA LILLAHI WA INNA ILAHI RAJI'UN.
Please share your feelings and condolences about this accident.
Allah Ya jik'an su, mu kuma Allah ya sa mu cika da Imani. Ameen!
INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR-RAJI'UN
Allah yajikan musulmi, kuma ya bwa iyalansu karfin jure wannan rashi, wayanda kuma ba musulmi ba acikinsu to Allah ya bawa iyalansu karfin jure wannan rashi amin.
:'( ALLAH SHINE SARKI! ? ?ALLAH SHINE SARKI!!! :'(
Allah yajikan wadanda suka mutu yakuma kiyaye gaba. Inna kuma fatan gwabnatin KANO zata taimakawa iyyalan wadanda abin yashafa da kuma wadanda suka rasa gidajensu. Amin
Allah jikan musulmi duka, mu kuma yasa muchika da kyau da imani. Amin :(
Plaese accept my condolence about this dreadful accident.
My feelings are with all bereaved family.
Allah ua jik'an su
I am a strong believer and i have faith enough to believe that all happens with Allah's permission.
however it is high time we bring back the excelence we once boasted of.
we have to make sure we have done the best to and leave the rest to Allah.
that plane had been banned in europe but was still in use at home.
Allah ya kiya ye
Allah ya jikan wadanda suka rasa rayukan su kuma ya ba wa masu rauni sauki.
Abba
Allah ya jikan wadanda suka mutu.
Yakamata kuma gwamnati ta gaggauta agazawa wadanda abin ya sama,kamar gyara masu wutar lantarki da makamantansu.
Kuma gwamnatin yakamata ta gaggauta gyara kayan aikin jami'an kashe gobara. :'( >:( :( :o
Assalamu alaikum,
I wish you to find strength in your faith in this great tragedy, my heart is with you.
With all the media attention I think a throrough investigation of the accident will be conducted, which could prevent this from happening again, in sha Alla.
ALLAHU AKBAR!!!! A friend and his mother were so unfortunate to have been there at the wrong time and wrong place. Allah ya kiyaye kuma ya jikan all the victims. These things constantly remind me that life is nothing! May Allah help us all!!! Salamu alaikum
:( :'(
Allahu Tabaraka wata ala. Allahumma antas sallam wa minkal sallam tabaraka ya zul-zalali wal ikram, Allahumma gafirli wali walidaiya walil ustazi wali jami'ul muaminina wal mua-minati tabaraka ya zul-jalali wal Ikram. Amin summa Amin.(Inniya amantum birabbikum fas'ma-un)
Inna Lillahi Wa Inna Ilaihir Raji'un
It was one of the most tragic moment in the existence of Kano city and Kano State. Allah ya jikan duk Danuwa Musulmi da ya mutu Allah ya Rahamce su. Allah Ya ba yan uwansu hakuri Allah ya bawa jama'ar Kano hakuri. Amin :'(
INNALILLAHI WA INNA ILAIR RAJIUN!!!
Wannan abu da ya faru sai dai muce Allah shi jikan musulmai mukuma Allah shi kyautata namu zuwan ameen.
Amma abun ban haushi shine wai da Obasanjo yabada gudunmuwar naira milyan goma, to jama'a kun gani dai yadda suka dauki arewa sai gyaran Allah kuma mu mun san Allah na tare da masu gaskiya da rikon amana. Wasalam Allah shiba wadanda suka rasa yan uwansu hakuri, ameen.
Kamal
INNA LILLAHI WA INNA ILAHI RAJI'UN.
It is indeed a sad day for Nigeria, I lost two personal friends on the flight, Khadijah Abubakar Tuggar and Hamisu Mohammed. I pray for the repose of all the souls on board that flight, ameen.
Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un
My condolence goes to all those who lossed family memebers in the terrible tragedy that befell Kano on the Fatefull Sunday. May Allah make it the Last.
Imust however say that, Qadr is an article of faith for all of us that are Muslims. But that does not mean we leave everything and suppose Allah will somehow solve our self inflicted problems. Yes Allah is all encompassing and Munificent but as we Hausa say, "Allah yace tashi in taimake ka" I am saying this because of two reasons, one the accident WOULD have been avoided IF the Airlines heeded government's call to desist from operating NON Airworthy crafts( Chanchangi calls them Flying Coffins) and secondly, most of us should know the conspiracy by the minster of Aviation to phase out Mallam Aminu Kano Airport. That is why the Run way used by the EAS aircraft that crashed is shorter than the standard runway used when the Airport is operating normally. If we can recall, there was a mini war of words between the minister and the Emir of Kano sometimes late in 2001.
Since this has already taken place, it is our responsibility to make sure that, ALL aircrafts operated by airlines are duly certified by the govt to be safe, and also pressure the Kano/FG to do everything possible to put the Kano Airport in order.
Allah Yakiyaye gaba. Allah yajikan wanda suka rasu AMIN.
eaxactly :-[
May Allah accept all prayers made and continue to forgive us all our sins
Ameen