KanoOnline.com Forum

States... => Kano Forum => Topic started by: Anonymous on January 01, 2002, 02:01:47 PM

Title: danja mai bada hannu
Post by: Anonymous on January 01, 2002, 02:01:47 PM
Assalamu alaikum.

     Dan Allah muna so gwamnati ta tai maka ta gyara danjajin dake kan hanya, wadanda su ke taimakawa wajen rage hadurra dakuma cunkoso a hanyoyi. Saboda yanzu a kano sai kaga yara su suke bada hannu yayin da masu bada hannu suka tashi kokuma basa wajen.Kuma zaka ga yaran da suke bada hannu ba wani sanin ka idar bada hannu su ka sani ba.Su dai su bada hannun kawai shine abin sha'awa a wajen su.
  To dan Allah gwamnati ta taimaka ta gyara danjoji domin su ringa taimakawa wajen bada hannu a kano. kuhuta lafiya.