(a) Gobe PDP zata lika jam’iyyar CPC, ACN da duk sauran jam’iyyun adawa da kasa, saboda taurin kai, sonrai da rashin kishin talakawa yahanasu hada kai. (b) Faduwar CPC a gobe zai hana jama’a fitowa zaben 26 ga wata, saboda kusan duk ‘yan CPC suna CPC ne saboda Buhari, don haka bazasu fito zabeba bayan gwaninsu yasha kaye. (c) Kin fitowar jama’a zaben 26 ga wata, zaisa ‘yan takarar CPC susha kasa, PDP tayi galaba. Gwamnoni irin su Ibrahim Shema zasu tsallake! (e) Bayan an kafa gwamnati, tsirarun ‘yan CPC da suka ci zaben majalisun tarayya a makon jiya, zasu sake sheka su koma PDP: dama akasarinsu tsoffin ‘yan PDP ne. (f) 2015 in Allah Yakaimu, lokaci Buhari yabar siyasa sai kuma muga abinda Allah zaiyi.