Kano Kodame kazo to Ba'a fika ba

Started by Hausanicious, November 07, 2003, 11:27:24 AM

Previous topic - Next topic

0 Members and 1 Guest are viewing this topic.

Hausanicious

? ? ? ? ? ? ? ? Assalamu Alaikum kanawa

Ga wani Sabon maigidan kunan yashigo domin ya kawar da maganan nan da kuke fadi cewar:

" Kano ko da me kazo an fika"

To ni ina sanr da ku cewar akwai abin da aka zo dashi kuma an fiku iya ta. Wannan abin kuwa shine:

"SHARIA". jahar Zamfara ta fara zuwa da ita kuma yanzu ta fiku iya kaddamar da ita

[/quote]
Say no Evil and Do no Evil unto Me,   Kunji Ko!

kofa

n GOD i trust

Bashir

Quoteattakawa hahuna. tsoron Allah a zuci yake.

what is dis supposed to mean?

al_hamza

yeah!
i left kano 13th march 2003 and met the last bro (hausa) bout 2yrs ago, but man! i dont think my hausa's got that rusty!
what does "attakawa hahuna" mean! that sounds mo like swahili!
ABILUNAH? SABILUNAH? AL-JIHAD! AL-JIHAD!

al_hamza

ABILUNAH? SABILUNAH? AL-JIHAD! AL-JIHAD!