News:

Ramadan Mubarak!

I pray that we get the full blessings of Ramadan and may Allah (SWT) grant us more blessings in the year to come.
Amin Summa Amin.

Ramadan Kareem,

Main Menu

Ta'aziya -- Prof. Abdalla Uba Adamu Has Lost His Mother

Started by admin, October 25, 2007, 10:48:29 AM

Previous topic - Next topic

0 Members and 1 Guest are viewing this topic.

admin

Assalamu alaikum,

I am sorry to announce to all Kano Online members, the death of the mother of Prof. Abdalla Uba Adamu, one of the cofounders of Kano Online. She passed away on Wednesday 24th October, 2007 in Kano, Nigeria.

Allah Ya jikanta. Ya kuma rahamsheta. Amin summa Amin.
Kaini Kano ko a buhun barkono!!!

zezezee

Allah Ya jikanta, Ya gafarta mata. Mu kuma, Allah Ya kyauta namu zuwan, ameen ameen.

 just realised that nothing is what it seems.

dfynest

I heard the news over the radio this morning. My heart felt condolence to the Prof. and the entire members of his family. May her gentle soul rest in perfect peace, Ameen.

MUNTAKA

may allah forgive her, grant her the eternal rest and let her gentle soul rest in perfect peace. may He also give the family the fortitude to bear the great loss.

Dan-Borno

Inna Lillahi Wa Inna Ilaihir Rajiuna

Bismillahir Rahmanir Raheem
Kullu nafsin za ikatul mauta

Allah ya gafarta mata da RahamarSa
Yan'uwa da suka rigamu gidan gaskiya kuma,
suma Allah ya gafarta musu
Sa'annan mu da muke da rai, Allah yasa mu
cika da imani

Prof. sai hakuri da addu'a
"My mama always used to tell me: 'If you can't find somethin' to live for, you best find somethin' to die for" - Tupak

gogannaka

Allah ya Jikanta ya gafarta mata.Allah ya albarkachi zuriyar ta.
Haka dukkan musulman da suka mutu Allah ya  yi musu rahama daga rahamar shi wadda bata misaltuwa.
Mu kuma Allah ya bamu kyakkyawan karshe.
Surely after suffering comes enjoyment

Muhsin

Salam,
Inna Lillahi Wa Inna Ilaihir Raji'uuna

Allah subhanahu wa ta'aala ya jikan ta ya kuma gafarta mata dukkanin zunubanta ya albarkaci bayanta ya kuma basu hakurin jure rashinta.

Though I don't know where the sitting of condelence is taking place yet I'll find that out and soon and be there in person by Allah's grace.

Prof. Abdallah, Allah ya kara hakurin rashi. Muma, in tamu ta zo, Allah ya sa mu cika da imani.
Get to know [and remember] Allah in prosperity & He will know  [and remember] you in adversity.

admin

Quote from: Muhsin on October 25, 2007, 12:44:13 PM
Though I don't know where the sitting of condelence is taking place yet I'll find that out and soon and be there in person by Allah's grace.
Muhsin, It is in Daneji Quaters in Kano city... Go on Sabon-Titi to Mandawari and make a turn towards Marmara, You should see the place on the right hand side.

Thanks.
Kaini Kano ko a buhun barkono!!!

Bajoga

Quote from: Dan-Borno on October 25, 2007, 11:56:51 AM
Inna Lillahi Wa Inna Ilaihir Rajiuna

Bismillahir Rahmanir Raheem
Kullu nafsin za ikatul mauta

Lallai wannan "aya" gaskiya ce, kuma ba abinda zamu iya fadi sai dai kawai fatan Allah madaukakin sarki ya gafarta mata, Allah kuma ya ba dukkan families dinsu hakurin juriya da wannan rashin.

Mu kuma da muke da rai, sai muyi fatan Allah yasa idan tamu tazu mu cika da imani, haka zalika, magabata wadanda suka rigamu gidan gaskiya, suma Allah ya gafarta musu.

Prof. Allah ya bada hakuri, ameen.
HASBUNALLAHI............

Mufi

Allah Ubangiji ya jikanta da Rahamarsa, Yasa Aljanna Firdausi makomanta. Iyali data bari Allah ya basu juriyan wannan rashin. Mu kuma idan tamu tazo Allah ya bamu sa'an cikawa da imani, Amin.
Life is like a flower; more exquisite and precious when shared with others.

Nuruddeen

Allah ya ji kanta da rahama. Ya kuma ba 'yan uwanta hakurin jurewa. May Allah give Prof Abdallah fortitude to bear this irreparable loss. Alla ya bada hakuri. Ma'asslam.
o try and fail is atleast to learn. That will save one the inestimable loss of what might have been (positive or negative).

sadiq

Allah ya ji kanta, yayi mata rahama, ya kuma sa ta huta. Ameen. May Allah(SWA) give our Prof the fortitude to bear the loss. idan kuma namu yazo, Allah ya sa mu cika da kyau da kuma Imani, Ameen.
oday s beautiful moments are tomorrow s golden memories.

amira

Allah ubangiji ya jikanta yasa ta huta. Allah ya ba yanuwa da abokan arziki hakuri
na rashi, mukuma Allah yasa mucika da imani Ameen.
*Each day is definately defining me and finding me*

Lawwali

Hakika Ta rayu rayuwa ta gari. tunda ta kawo mutum kamar Prof. Abdallah Duniya Kuma ta bashi Tarbiyyar da yake da ita a halin yanzu. wannan itace babbar gudummawar da Mace za ta bawa al'umar da take ciki. Godiyarmu Gareta Shine muce ALLAH ya jikanta ya sa Ta huta. Ameen
it takes oppressed and oppressor for oppression to occur

MySeLf

GAFUR RAHIM ALLAH YA GAFARTA MATA, YASA MUTUWA HUTUCE.....
YA KUMA JIKAN IYAYENMU DA SAURAN MUSULMI.
!!!........................I STAND 4 ISLAM..........................!!!